DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaban Nijeriya, Bola Ahmed Tinubu ya isa Makurdi, babban birnin jihar Benue, a ziyarar da ya kai wa al’ummar jihar biyo bayan matsalartsaro da ta addabi jihar

-

Tinubu ya sauka ne a sansanin sojin saman Nijeriya dake Makurdi, da misalin karfe 12:58 na rana.

Rahoton gidan talabijin na Channels yace ana sa ran shugaban zai gana da manyan masu ruwa da tsaki a jihar duba da munanan hare-haren da suka haddasa ajalin mutane a jihar.

Google search engine

Gabanin zuwan Shugaba Tinubu gwamnatin jihar ta bayar da hutu ga ma’aikata a ranar Laraba yayin da shugaban ke ziyarar aiki da kokarin tabbatar da zaman lafiya a jihar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

INEC ta sanar da za ta gudanar da zabukan cike gurbi a fadin Nijeriya

Hukumar zaben Nijeriya INEC ta bayyana cewa za ta gudanar da zabukan cike gurbi a mazabun da abin ya shafa a ranar Asabar 16 ga...

Gwamnatin Kaduna ta yi watsi da ikiranin da El-Rufai ya yi kan ayyukan da Tinubu ya kaddamar cewa shi ne ya fara su

Gwamnatin jihar Kaduna ta yi watsi da ikirarin da wani tsohon gwamnan jihar, Nasir El-Rufai ya yi na cewa dukkanin ayyukan da shugaban kasa Bola...

Mafi Shahara