DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Babu ta yadda Tinubu zai ci zaben 2027 – Nasiru El’rufai, tsohon gwamnan Kaduna

-

Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa ba ta yadda Shugaba Tinubu zai sake cin zabe a shekarar 2027 domin abu ne da ba zai yiwu ba.

A cikin wani sako da ya wallafa a shafinsa X a ranar Alhamis, El-Rufai, wanda jigo ne a jam’iyyar SDP, ya bayyana cewa al’umma sun gaji da mulkin jam’iyyar APC, kuma sun cire tsammani kan gwamnatin yanzu.

Google search engine

Nasiru El-Rufai ya ce duk wanda ke tunanin za a sake zaben Shugaba Bola Tinubu yana rayuwa ne a wata ƙasa daban, ba Najeriya ba, domin babu wata hanya da za ta kai shi ga nasara.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu is a highly skilled and experienced broadcast journalist and fact-checker. Ukashatu has over five years of experience in writing, editing, and presenting news and program content for radio and television. As a dedicated and hardworking professional, He is committed to upholding the values of accuracy, fairness, balance, independence, and accountability in her reporting and programs.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Yawancin ma su rawar kafar kawar da Tinubu ba domin jin ƙan jama’a suke ba – Shehu Sani

Tsohon Sanata mai wakiltar Kaduna ta tsakiya kuma mai rajin kare hakkin dan Adam, Shehu Sani, ya ce yawancin ma su sukar takun gwamnatin Tinubu...

An shiga wata na biyu a gyaran matatar mai ta Fatakwal

Matatar mai ta Port Harcourt da ke karkashin kamfanin man Nijeriya NNPCL ta kwashe fiye da wata guda a rufe saboda gyara, ba ta dawo...

Mafi Shahara