DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An karrama ma’aikacin gwamnatin Jigawa a Saudiyya bisa dawo da kuɗin da ya tsinta

-

Wani ma’aikacin gudanarwa a Saudiyya, Muhammed Salalah, ya mika kwafin Alkur’ani Mai Tsarki ga Daraktan Rediyon Jigawa, Malam Isma’il Babura, a matsayin kyauta mai daraja da jagora ga rayuwa, sakamakon dawo da kuɗin da aka rasa.

Salalah ya ce, kamfanin otal ɗin zai ci gaba da tunawa da Babura da mahajjatan Jigawa a matsayin baƙi na kirki a otal ɗin da kuma ƙasar Saudiyya.

Google search engine

Jaridar Premium Times ta ruwaito kakakin Hukumar jin daɗin Alhazai ta Jigawa, Habibu Yusuf, na yabawa otal ɗin bisa karramawar da aka yi wa ɗaya daga cikin mahajjatan jihar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

INEC na duba buƙatun kungiyoyi 110 da ke neman rigista a matsayin jam’iyyun siyasa a Najeriya

Hukumar zabe ta kasa INEC ta bayyana cewa ta karɓi wasikun buƙatun rajistar sabbin jam’iyyu 110 daga kungiyoyi daban-daban har zuwa Litinin, 23 ga watan...

PDP ta maido wa Samuel Anyanwu mukaminsa na sakataren jam’iyyar na kasa

PDP ta maido wa Samuel Anyanwu mukaminsa na sakataren jam'iyyar na kasa Jam’iyyar PDP ta dawo da Samuel Anyanwu a matsayin sakataren jam’iyya na kasa bayan...

Mafi Shahara