DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An karrama ma’aikacin gwamnatin Jigawa a Saudiyya bisa dawo da kuɗin da ya tsinta

-

Wani ma’aikacin gudanarwa a Saudiyya, Muhammed Salalah, ya mika kwafin Alkur’ani Mai Tsarki ga Daraktan Rediyon Jigawa, Malam Isma’il Babura, a matsayin kyauta mai daraja da jagora ga rayuwa, sakamakon dawo da kuɗin da aka rasa.

Salalah ya ce, kamfanin otal ɗin zai ci gaba da tunawa da Babura da mahajjatan Jigawa a matsayin baƙi na kirki a otal ɗin da kuma ƙasar Saudiyya.

Google search engine

Jaridar Premium Times ta ruwaito kakakin Hukumar jin daɗin Alhazai ta Jigawa, Habibu Yusuf, na yabawa otal ɗin bisa karramawar da aka yi wa ɗaya daga cikin mahajjatan jihar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara