DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Rundunar ‘yan sanda ta kama mutane 53 kan tagwayen hare-hare a jihohin Benue da Filato – IGP Egbetokun

-

Sufeto janar na ‘yan sandan Nijeriya, Kayode Egbetokun, ya bayyana cewa an kama mutane 53 da ake zargi da hannu a hare-haren da suka yi sanadin mutuwar mutane a jihohin Benue da Filato.

Ya ce an kama mutum 26 dangane da harin Yelewata a Benue, sa’annan sai wasu 22 a Plateau, da kuma karin wasu 5 a Benue.

Google search engine

Harin Yelewata ya yi sanadin salwantar rayukan mutane 47 da raunata 27, yayin da aka kwato bindigogi kirar AK-47 guda 8 da bindigogi nau’in GPMG guda 2.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

INEC na duba buƙatun kungiyoyi 110 da ke neman rigista a matsayin jam’iyyun siyasa a Najeriya

Hukumar zabe ta kasa INEC ta bayyana cewa ta karɓi wasikun buƙatun rajistar sabbin jam’iyyu 110 daga kungiyoyi daban-daban har zuwa Litinin, 23 ga watan...

PDP ta maido wa Samuel Anyanwu mukaminsa na sakataren jam’iyyar na kasa

PDP ta maido wa Samuel Anyanwu mukaminsa na sakataren jam'iyyar na kasa Jam’iyyar PDP ta dawo da Samuel Anyanwu a matsayin sakataren jam’iyya na kasa bayan...

Mafi Shahara