DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Rundunar ‘yan sanda ta kama mutane 53 kan tagwayen hare-hare a jihohin Benue da Filato – IGP Egbetokun

-

Sufeto janar na ‘yan sandan Nijeriya, Kayode Egbetokun, ya bayyana cewa an kama mutane 53 da ake zargi da hannu a hare-haren da suka yi sanadin mutuwar mutane a jihohin Benue da Filato.

Ya ce an kama mutum 26 dangane da harin Yelewata a Benue, sa’annan sai wasu 22 a Plateau, da kuma karin wasu 5 a Benue.

Google search engine

Harin Yelewata ya yi sanadin salwantar rayukan mutane 47 da raunata 27, yayin da aka kwato bindigogi kirar AK-47 guda 8 da bindigogi nau’in GPMG guda 2.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara