DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Mun magance sabaninmu, yanzu a shirye nake nayi aiki da Fubara – Nyesome Wike

-

Ministan birnin tarayya Abuja Nyesom Wike, ya bayyana cewa rikicin siyasa tsakaninsa da tsohon yaronsa ya kawo karshe kuma zaman lafiya ya dawo a jihar Rivers.

Wike ya ce shi da dakataccen gwamnan jihar, Siminalayi Fubara, da ‘yan majalisar dokokin jihar sun sasanta rashin jituwar da ke tsakaninsu.

Google search engine

Ya bayyana hakan ne biyo bayan wata ganawa da shugaban kasa Bola Tinubu yayi da bangarorin a fadar shugaban kasa da ke Abuja a daren Alhamis.

Wike da Fubara dai sun dade suna takun saka a rikicin da ya barke a yankin Rivers, lamarin da ya taba majalisar dokokin jihar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

China ta umurci matatun man fetur din ta su dakatar da jigilar sa saboda rikicin Gabas ta tsakiya

Gwamnatin China ta umurci manyan matatun man fetur na ƙasar da su dakatar da fitar da dizal da fetur zuwa ƙasashen waje na ɗan lokaci,...

Mafi Shahara