DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Jam’iyyar PDP ce kawai za ta iya ja da Tinubu a 2027 – Sakon Wike ga sabuwar hadakar ADC

-

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya zargi masu adawa da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu da yin amfani da wahalar da ’yan Najeriya ke fuskanta a matsayin makami na siyasa, yana mai cewa jam’iyyar adawa ta PDP ce kaɗai ke da ikon kalubalantar Tinubu a 2027, muddin ta magance rikicin da take ciki.

Wike ya bayyana hakan ne yayin taron sa da ’yan jarida na wata-wata da yake gudanarwa a Abuja a ranar Alhamis.

Google search engine

Ya caccaki shugabannin da suka taba riƙe madafun iko a baya, yana cewa yawancinsu sun yi shiru ko kuma sun kasa saukaka rayuwar talakawa lokacin da suke kan mulki.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu is a highly skilled and experienced broadcast journalist and fact-checker. Ukashatu has over five years of experience in writing, editing, and presenting news and program content for radio and television. As a dedicated and hardworking professional, He is committed to upholding the values of accuracy, fairness, balance, independence, and accountability in her reporting and programs.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

’Yan majalisar wakilai bakwai daga Akwa Ibom sun sauya sheka zuwa APC

Ana cigaba da samun rahotannin sauyin sheka a majalisar wakilai, yayin da ’yan majalisa bakwai daga Jihar Akwa Ibom suka koma jam’iyyar APC. Wadanda suka...

Jam’iyyar Labour tsagin Julius Abure ta ba Peter Obi sa’o’i 48 ya fice daga jam’iyyar saboda shiga hadakar ADC

Jam’iyyar Labour karkashin jagorancin Julius Abure ta bai wa tsohon dan takarar shugaban kasa, Peter Obi, wa’adin sa’o’i 48 da ya fice daga jam’iyyar, bisa...

Mafi Shahara