DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Da na koma jam’iyyar APC a halin da Nijeriya ke ciki gara na bar siyasa – Jigon ADC a Katsina

-

Fitaccen dan siyasa, jigo a jamiyyar hadaka ta ADC a Jihar Katsina, kuma tsohon sakataren gwamnatin jihar ya fadi hakan ne a wata tattaunawar sa da DCL Hausa kwanaki kadan bayan sun kaddamar da jam’iyyar ADC a jihar

Jam’iyyun APC, PDP da NNPP a jihar sun gamu da babban koma baya, bayan dubban jiga-jigan ‘ya’yan jam’iyyun suka sauya sheka zuwa sabuwar hadakar ta ADC.

Google search engine

Daga cikin jiga-jigan PDP da suka koma ADC akwai tsohon sakataren gwamnatin jihar, Dr Mustapha Muhammad Inuwa da tsohon ministan tsaro a Nijeriya Lawal Batagarawa da tsohon sanata a shiyyar Daura Ahmed Babba Kaita da kuma Janar Maharazu Tsiga mai ritaya da sauran su.

Tsohon sakataren ya ce sabon taken jam’iyyar ADC a Katsina “Nijeriya kowa yana ji a jikin shi, Katsina kuma akwai korafi.

muhammad kabir
muhammad kabirhttp://dclhausa.com
Muhammad Kabir, ƙwararren ɗan jarida ne wanda ke da gogewa a fannin yada labarai na zamani (Digital Media)...

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnonin da suka sha suka ta yanzu sun koma jam’iyyar APC – Ministan Abuja Wike

Ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya ce ficewar wasu gwamnonin jam’iyyar adawa ta PDP zuwa jam’iyyar APC ta tabbatar da goyon bayansa ga Shugaba...

Majalisar Dattawan Nijeriya za ta tantance sabon shugaban INEC ranar Alhamis

Majalisar Dattawan Nijeriya ta shirya tantance Farfesa Joash Amupitan, wanda shugaba Bola Ahmed Tinubu ya zaba domin zama sabon shugaban hukumar zaben Nijeriya INEC, a...

Mafi Shahara