DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An kama mabarata 210 a titunan Abuja – Hukumar FCTA

-

Hukumar raya babban birnin tarayya Abuja (FCTA) ta ce an kama mutane 210 da ake zargi da barace-barace da wasu laifuka daban-daban, a wani sabon yunkuri da take kawar da barace-barace daga titunan Abuja.

Daraktar rikon kwarya ta sashen jin ƙai da kula da walwalar jama’a, Gloria Onwuka, ce ta bayyana hakan yayin miƙa waɗanda aka kama zuwa cibiyar gyaran halaye da ke Bwari, a cewar gidan talabijin na NTA.

Gloria ta ce waɗanda aka kama sun haɗa da mata, maza da yara waɗanda ke barace-barace a manyan tituna, da kuma wasu da ake zargi da aikata laifuka daban-daban.

Google search engine
Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu is a highly skilled and experienced broadcast journalist and fact-checker. Ukashatu has over five years of experience in writing, editing, and presenting news and program content for radio and television. As a dedicated and hardworking professional, He is committed to upholding the values of accuracy, fairness, balance, independence, and accountability in her reporting and programs.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Yan kasuwar mai sun sauke farashin man fetur kasa da yadda Dagote ke sayarwa

Wasu masu shigo da man fetur daga ƙasashen waje sun fara sayar da shi a ƙasa da Naira 860 kowace lita, lamarin da ya sauka...

Saurayi ya gaggabe wa budurwarsa hakora shida a Legas

Wani saurayi a unguwar Ibadan dake Ebute Meta, jihar Legas, ya lakadawa budurwarsa Fatima, wadda ke sana’ar gyaran kai, dukan da ya janyo ta rasa...

Mafi Shahara