DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Peter Obi na da ‘yancin yi wa jam’iyyar Labour takara a 2027 da ni ko da wani – Datti Baba Ahmed

-

Sanata Yusuf Datti Baba Ahmed da ya yiwa Peter Obi takarar mataimaki a zaben 2023 karkashin jam’iyyar Labour Party yace, Obi nada damar tsayawa takarar shugaban kasa a jam’iyyar koda kuwa ba shine zai masa mataimaki ba a zaben 2027 da ke tafe.

Baba Ahmed yayi kalaman nasa ne a yayin wata hira da yayi da gidan talabijin na Channels, inda yace Mutane biyu ne yake da matukar girmamawa a gare su kuma daya daga cikin su shi ne Peter Obi

Google search engine

Yakara da cewa hulda da gamayyar jam’iyyu da Peter Obi ke yi a karkashin inuwar ADC ba cin amanar jam’iyya ba ne, illa dai wani sabon yanayi da siyasar Nijeriya ta shiga.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

China ta umurci matatun man fetur din ta su dakatar da jigilar sa saboda rikicin Gabas ta tsakiya

Gwamnatin China ta umurci manyan matatun man fetur na ƙasar da su dakatar da fitar da dizal da fetur zuwa ƙasashen waje na ɗan lokaci,...

Mafi Shahara