DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Janar Hassan Usman Chiroma ya cika shekaru 30 da rasuwa

-

An haifi Janar Hassan Usman Katsina a ranar 24 ga Yuli, 1933. Ya halarci makarantar firamare ta Kankiya da makarantar sakandare ta Katsina (Katsina Middle School). Bayan kammala sakandare, ya tafi Barewa College da ke Zariya, sannan ya ci gaba da karatu a Nigerian School of Arts, Sciences and Technology, a Zariya.

Ya shiga aikin soja a shekarar 1956. Shi ne Gwamnan Soja na farko na tsohuwar jihar Arewa. A lokacin yakin basasa na Nijeriya, Hassan Chiroma ya rike mukamin Babban Jami’in Tsare-tsaren Soji (Chief of Staff, Army), daga baya kuma ya zama Mataimakin Babban Jami’in Tsare-tsare na Hedikwatar Mulki (Supreme Headquarters) a karkashin mulkin Janar Yakubu Gowon.

Google search engine

Ya rasu ne a ranar 24 ga watan Juli, 1995.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Shugaba Tinubu babbar kyauta ne daga Allah domin gyaran Nijeriya – Yahaya Bello

Tsohon gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello ya bayyana shugaban Nijeriya Bola Tinubu a matsayin babbar kyauta da Allah ya ba Nijeriya domin gyaran kasar. Yahaya Bello...

Gwamnatin Nijeriya ta ce cin jarabawar lissafi “Mathematics” wajibi ne ga daliban Sakandare kafin kammalawa

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa lallai dukkan ɗalibai masu rubuta jarabawar kammala sakandare su cigaba da rubuta lissafi tare da harshen Turanci a matsayin wajibi. Mai...

Mafi Shahara