DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Janar Hassan Usman Chiroma ya cika shekaru 30 da rasuwa

-

An haifi Janar Hassan Usman Katsina a ranar 24 ga Yuli, 1933. Ya halarci makarantar firamare ta Kankiya da makarantar sakandare ta Katsina (Katsina Middle School). Bayan kammala sakandare, ya tafi Barewa College da ke Zariya, sannan ya ci gaba da karatu a Nigerian School of Arts, Sciences and Technology, a Zariya.

Ya shiga aikin soja a shekarar 1956. Shi ne Gwamnan Soja na farko na tsohuwar jihar Arewa. A lokacin yakin basasa na Nijeriya, Hassan Chiroma ya rike mukamin Babban Jami’in Tsare-tsaren Soji (Chief of Staff, Army), daga baya kuma ya zama Mataimakin Babban Jami’in Tsare-tsare na Hedikwatar Mulki (Supreme Headquarters) a karkashin mulkin Janar Yakubu Gowon.

Google search engine

Ya rasu ne a ranar 24 ga watan Juli, 1995.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

China ta umurci matatun man fetur din ta su dakatar da jigilar sa saboda rikicin Gabas ta tsakiya

Gwamnatin China ta umurci manyan matatun man fetur na ƙasar da su dakatar da fitar da dizal da fetur zuwa ƙasashen waje na ɗan lokaci,...

Mafi Shahara