DCL Hausa Radio
Kaitsaye

UNIPORT ta ba Wike, da Oluremi Tinubu da wasu fitattun mutane a Nijeriya digirin girmamawa

-

Jami’ar Port Harcourt (UNIPORT) ta karrama Ministan Abuja, Nyesom Wike, da Uwargidar Shugaban Ƙasa, Oluremi Tinubu, da wasu da Digirin Girmamawa (Doctor of Science).

gAn bayar da lambar ne a bikin cikar jami’ar shekara 50 da taron yaye dalibai karo na 35, ranar Asabar.

Google search engine

Gidan talabijin na Channels ya ruwaito cewa sauran wadanda suka samu karramawar sun hada da: Tsohon gwamnan jihar
Katsina Aminu Masari, wanda shine Shugaban Hukumar TETFund, da Gwamna Ahmadu Fintiri na Jihar Adamawa da sauransu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

China ta umurci matatun man fetur din ta su dakatar da jigilar sa saboda rikicin Gabas ta tsakiya

Gwamnatin China ta umurci manyan matatun man fetur na ƙasar da su dakatar da fitar da dizal da fetur zuwa ƙasashen waje na ɗan lokaci,...

Mafi Shahara