DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gudun musgunawa ne ya sa gwamnoni ke shakkun shigowa cikinmu – Haɗakar ADC

-

Jam’iyyar hadaka ta ADC ta yi zargin cewa tsoron musgunawa daga gwamnatin tarayya ne ya sanya gwamnonin Najeriya ke shakkun shiga cikin tafiyar su.

Sakataren rikon kwaryar jam’iyyar na kasa Bolaji Abdullahi ne yayi wannan zargi a birnin Abuja, kamar yadda jaridar Punch ta ruwaito.

Bolaji ya nuna damuwa da cewa har zuwa wannan lokaci babu wani gwamna mai ci da ya shiga cikin jam’iyyar hadakar ta ADC, yana mai bayyana cewa musgunawa tamkar munafurta da cin amanar yan Najeriya ne.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu Wakili, Mataimakin Babban Edita kuma Mai Kula da Shirin Koyon Sanin Makamar Aiki ne a DCL Hausa. A matsayinsa na ƙwararren ɗan jarida yana tsara ayyukan rediyo da kafafen sada zumunta, fassarar labarai, da tabbatar da sahihancin bayanai. Yana jagorantar shirin horaswa ga masu koyon aiki tare da kula da ingancin rubuce-rubuce da shirye-shiryen gidan jaridar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara