DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Najeriya za ta samu ci-gaba idan yan siyasa suka hade kawunansu – Akpabio

-

By Salisu Ado Sulaiman

Shugaban majalisar dattawan Najeriya Godswill Akpabio ya bukaci hadin kai tsakanin yan siyasa, yana mai cewa kasar za ta samu ci-gaba ne idan har suka cire son kai ko nuna bangaranci.

Jaridar Punch ta ruwaito cewa Akpabio ya yi wadannan kalamai ne wajen taron bikin yar gidan sanata mai wakiltar Gombe ta Arewa kuma tsohon gwamnan jihar Ibrahim Dankwambo.

Taron bikin ya samu halartar yan majalisun tarayya akalla guda 70, ciki har da kakakin majalisar wakilan Najeriya Tajuddeen Abbas.

Google search engine
Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu Wakili, Mataimakin Babban Edita kuma Mai Kula da Shirin Koyon Sanin Makamar Aiki ne a DCL Hausa. A matsayinsa na ƙwararren ɗan jarida yana tsara ayyukan rediyo da kafafen sada zumunta, fassarar labarai, da tabbatar da sahihancin bayanai. Yana jagorantar shirin horaswa ga masu koyon aiki tare da kula da ingancin rubuce-rubuce da shirye-shiryen gidan jaridar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara