DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Nijeriya na dab da zama ta uku mafi ƙarfin tattalin arziki a Afrika – Hasashen hukumar NOA

-

By Salisu Ado Sulaiman

Hukumar wayar da kan al’umma ta Najeriya NOA ta yi hasashen cewa kasar na dab da wuce kasar Algeria wajen zama ta uku mafi karfin tattalin arziki a nahiyar Afirka a 2025 da muke ciki.

Hukumar ta NOA, wacce ministan yada labaran Najeriya Alhaji Muhammad Idris ke jagoranta, ta nuna cewa kasar ta samu bunkasar tattalin arziki da kaso 38 bisa ma’aunin GDP, kamar yadda jaridar Punch ta ruwaito.

Wani rahoton mako da hukumar ta wallafa, ya nuna cewa tattalin arzikin Najeriya ya kai Naira Tiriliyan 372.8 bisa ma’aunin GDP, daga shekarar 2019 zuwa 2024.

Google search engine
Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu Wakili, Mataimakin Babban Edita kuma Mai Kula da Shirin Koyon Sanin Makamar Aiki ne a DCL Hausa. A matsayinsa na ƙwararren ɗan jarida yana tsara ayyukan rediyo da kafafen sada zumunta, fassarar labarai, da tabbatar da sahihancin bayanai. Yana jagorantar shirin horaswa ga masu koyon aiki tare da kula da ingancin rubuce-rubuce da shirye-shiryen gidan jaridar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara