DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tinubu zai lashe kuri’un Arewa a 2027 duk da rasuwar Buhari – Shehu Sani

-

Tsohon Sanatan Kaduna ta tsakiya, Shehu Sani, ya bayyana cewa duk da rasuwar tsohon shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari, shugaba Bola Tinubu zai samu goyon bayan jama’ar Arewa a zaben 2027 mai zuwa.

Rahoton jaridar Punch, ya ambato Sanatan na cewa yadda Buhari ya gina masoya masu tsananin biyayya, haka ya kuma fuskanci tsananin suka daga wasu, musamman matasan Gen Z.

Google search engine

Shehu Sani ya ce Buhari ya kafa irin farin jini da kowa ke muradi, amma hakan yana zuwa da nauyi da kuma bukatar cika alkawura dari bisa dari.

Ya kuma jaddada cewa Tinubu zai iya ci gaba da samun goyon bayan Arewa saboda ya fahimci dabarar siyasar yankin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

China ta umurci matatun man fetur din ta su dakatar da jigilar sa saboda rikicin Gabas ta tsakiya

Gwamnatin China ta umurci manyan matatun man fetur na ƙasar da su dakatar da fitar da dizal da fetur zuwa ƙasashen waje na ɗan lokaci,...

Mafi Shahara