DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Garken giwaye a jihar Ogun sun yi ajalin wani manoni a yankin karamar hukumar Ijebu

-

Wani manomi mai shekaru 49 mai suna Musa Yahaya Kala ya rasa ransa bayan da giwaye suka kai masa hari a kauyen Itasin da ke karamar hukumar Ijebu East, Jihar Ogun.

Rahotanni sun bayyana cewa lamarin ya faru ne da hantsi a ranar Litinin, inda manomin ke tare da dansa lokacin da giwayen suka kai harin.

Google search engine

Rahoton Jaridar Daily Trust ya ce al’ummar yankin sun bayyana fargaba da fusata kan yadda ake ta fuskantar rikici tsakanin mutane da dabbobin jeji a yankin sau da dama.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara