DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Jami’an gwamnatin Tinubu na taron bayyana nasarorin gwamnatin Tinubu a Arewa House da ke Kaduna

-

Ministoci da manyan jami’an gwamnatin Shugaba Bola Tinubu sun hallara a Arewa House, Kaduna, domin bayyana nasarorin da gwamnatin tarayya ta cimma cikin shekaru biyu da suka gabata.

Taron wanda gidauniyar Sir Ahmadu Bello Memorial Foundation (SAMBF) ta shirya, ya baiwa shugabannin siyasa, na gargajiya da na addini daga jihohin Arewa 19 damar tattaunawa da wakilan gwamnati a ranar Talata da Laraba.

Google search engine

Rahoton jaridar Premium Times ya ce taron na nazartar yadda gwamnatin Tinubu ta aiwatar da alkawuran da ta dauka a lokacin kamfen din 2023, musamman wadanda suka shafi yankin Arewa.

A shekarar 2021, Shugaba Tinubu ya yi kira da a zuba jari sosai wajen samar da ayyukan yi domin shawo kan matsalolin tsaro da tattalin arziki a yankin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara