DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Matar Tinubu ta ba da gudunmuwar Naira bilyan daya ga iyalan da suka rasa muhallansu a jihar Benue

-

Uwargidar shugaban Nijeriya, Remi Tinubu, ta sanar da bayar da tallafin naira biliyan ɗaya ga iyalan da rikicin makiyaya ya raba da muhallansu a Jihar Benue.

Ta bayyana hakan ne a ziyarar jaje da ta kai a Benue, inda ta ce tallafin daga shirin Renewed Hope Initiative (RHI) ne domin taimaka wa waɗanda suka rasa matsugunnai su koma gidajensu.

Google search engine

Harin wanda ya faru a Yelewata a watan Yuni, ya yi sanadin rayukan mutane sama da 100 tare da raba wasu da dama da muhallansu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara