DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tinubu ya cika alkawuran da ya dauka ga ‘yan Najeriya — Kungiyar gwamnonin Arewa

-

Shugaban kungiyar gwamnonin Arewa kuma gwamnan jihar Gombe, Inuwa Yahaya, ya bayyana cewa Shugaba Bola Tinubu ya cika alkawuran da ya dauka a zaben 2023, yana mai cewa “har yanzu yana ci gaba da cikawa.”

Jaridar Daily Nigerian ta ruwaito Inuwa Yahaya ya bayyana hakan ne yayin wani taron kwanaki biyu da Gidauniyar tunawa da Sir Ahmadu Bello (SAMBF) ta shirya a Arewa House, Kaduna, domin karfafa hulda tsakanin gwamnati da ‘yan kasa.

Google search engine

Inuwa Yahaya ya ce taken taron shine “Binciken Alkawuran Zabe: Karfafa Hulda Tsakanin Gwamnati da Jama’a Domin Hadin Kan Kasa” na nuni da ginshikin dimokuradiyya, inda ya jaddada cewa mulki nagari yana bukatar ci gaba da tattaunawa tsakanin shugabanni da al’umma.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara