DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Akwai wariya ga Arewacin Najeriya a gwamnatin Tinubu — Bashir Dalhatu

-

Kungiyar Arewa Consultative Forum (ACF) ta bayyana damuwarta kan yadda yankin Arewa ke fuskantar wariya wajen rabon kasafin kuɗi da aiwatar da manyan ayyuka a gwamnatin Shugaba Bola Tinubu.

Shugaban kwamitin amintattu na ACF, Alhaji Bashir M. Dalhatu, ne ya bayyana haka a taron tattaunawa da Sir Ahmadu Bello Memorial Foundation ta shirya a Kaduna.

Google search engine

Dalhatu ya ce abin takaici ne ganin yadda ake yi wa yankin Arewa watsi da muhimman ayyukan ci gaba duk da irin gudunmuwar da yankin ya bayar wajen nasarar Tinubu a zaben 2023.

Ya jaddada cewa wannan lamari rashin adalci ne ga yankin da ya taka muhimmiyar rawa wajen kafa wannan gwamnati.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnan jihar Zamfara ya gabatar da kasafin kudi N861bn na 2026 ga majalisar dokokin jihar

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya gabatar da kasafin kuɗi na Naira biliyan 861 na shekarar 2026 a gaban majalisar dokokin Jihar a Gusau, yana...

Shugaba Tinubu ya aika da sunan Dambazau domin tantancewa a matsayin jaakada

Shugaba Bola Tinubu ya ya aike da tsohon ministan cikin gida, Abdulrahman Dambazau, wanda ya taba zama shugaban sojin ƙasa, a matsayin jakada domin tantancewa...

Mafi Shahara