DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Saurayi ya gaggabe wa budurwarsa hakora shida a Legas

-

Wani saurayi a unguwar Ibadan dake Ebute Meta, jihar Legas, ya lakadawa budurwarsa Fatima, wadda ke sana’ar gyaran kai, dukan da ya janyo ta rasa hakora shida.

Lamarin ya faru ne ranar Asabar, 12 ga Yuli, 2025, bayan wata gajeriyar cacar baki tsakanin masoyan da ta rikide zuwa tashin hankali.

Google search engine

Rahotanni sun nuna cewa Fatima ta kwanta a asibiti sakamakon munin dukan da saurayin nata ya yi mata, lamarin da ya jawo fargaba da kuka daga iyalanta, kamar yadda jaridar Punch ta ruwaito.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara