DCL Hausa Radio
Kaitsaye

INEC za ta fara rajistar masu kada kuri’a ta intanet daga 18 ga Agusta

-

Hukumar zabe mai zaman kanta ta Nijeriya INEC ta sanar da cewa za ta fara rajistar masu kada kuri’a ta dindindin ta hanyar yanar gizo daga ranar 18 ga Agusta, 2025, a fadin kasar nan.

Shugaban hukumar, Farfesa Mahmood Yakubu, ne ya bayyana hakan yayin wata ziyarar ban girma da shugabannin hukumar wayar da kan jama’a ta kasa NOA suka kai ofishin INEC da ke Abuja.

Farfesa Yakubu ya kara da cewa za a fara rajistar masu kada kuri’a ta kai tsaye mako guda bayan fara na intanet.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu Wakili, Mataimakin Babban Edita kuma Mai Kula da Shirin Koyon Sanin Makamar Aiki ne a DCL Hausa. A matsayinsa na ƙwararren ɗan jarida yana tsara ayyukan rediyo da kafafen sada zumunta, fassarar labarai, da tabbatar da sahihancin bayanai. Yana jagorantar shirin horaswa ga masu koyon aiki tare da kula da ingancin rubuce-rubuce da shirye-shiryen gidan jaridar.

6 COMMENTS

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

China ta umurci matatun man fetur din ta su dakatar da jigilar sa saboda rikicin Gabas ta tsakiya

Gwamnatin China ta umurci manyan matatun man fetur na ƙasar da su dakatar da fitar da dizal da fetur zuwa ƙasashen waje na ɗan lokaci,...

Mafi Shahara