DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan sandan Nijeriya sun bukaci Sowore ya bayyana a ofishinsa bisa zargin sa da hannu wajen aikata laifi

-

Omoyele Sowore ya ce zai amsa gayyatar ‘yan sandan Nijeriya, duk da cewa ya san wani kokari ne ake na toshe muryarsa.

Fitaccen ɗan gwagwarmaya Omoyele Sowore, ya bayyana cewa Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta sake gayyatar sa zuwa hedkwatar rundunar da ke Abuja kan zargin yin “jabun takardu da tayar da hankalin jama’a.”

A wani sako da ya wallafa a shafinsa na Facebook, Sowore ya bayyana gayyatar a matsayin wani sabon yunkuri daga IGP Kayode Egbetokun, wanda ya ce ba zai iya jure matsin lamba daga talakawa da ‘yan gwagwarmaya ba.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu Wakili, Mataimakin Babban Edita kuma Mai Kula da Shirin Koyon Sanin Makamar Aiki ne a DCL Hausa. A matsayinsa na ƙwararren ɗan jarida yana tsara ayyukan rediyo da kafafen sada zumunta, fassarar labarai, da tabbatar da sahihancin bayanai. Yana jagorantar shirin horaswa ga masu koyon aiki tare da kula da ingancin rubuce-rubuce da shirye-shiryen gidan jaridar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

China ta umurci matatun man fetur din ta su dakatar da jigilar sa saboda rikicin Gabas ta tsakiya

Gwamnatin China ta umurci manyan matatun man fetur na ƙasar da su dakatar da fitar da dizal da fetur zuwa ƙasashen waje na ɗan lokaci,...

Mafi Shahara