DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ana auna kwazon gwamnoni ne ta hanyar halartar jana’iza ko daurin aure a Nijeriya – tsohon kwamashina daga jihar Plateau

-

Tsohon Kwamishinan Yaɗa Labarai na Jihar Filato, Yakubu Dati, ya bayyana cewa ana matsa wa gwamnoni lamba su halarci bukukuwa da jana’iza maimakon su mayar da hankali kan ayyukan ci gaba.

Da yake magana da gidan talabijin na Channels, Dati ya ce wasu na amfani da irin waɗannan bukukuwa wajen auna nasarar gwamna, maimakon duban ayyukansa.

Sai dai ya jaddada cewa akwai gwamnoni da ke kokarin saukaka wa jama’a ta hanyar samar da muhimman ababen more rayuwa.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu Wakili, Mataimakin Babban Edita kuma Mai Kula da Shirin Koyon Sanin Makamar Aiki ne a DCL Hausa. A matsayinsa na ƙwararren ɗan jarida yana tsara ayyukan rediyo da kafafen sada zumunta, fassarar labarai, da tabbatar da sahihancin bayanai. Yana jagorantar shirin horaswa ga masu koyon aiki tare da kula da ingancin rubuce-rubuce da shirye-shiryen gidan jaridar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

China ta umurci matatun man fetur din ta su dakatar da jigilar sa saboda rikicin Gabas ta tsakiya

Gwamnatin China ta umurci manyan matatun man fetur na ƙasar da su dakatar da fitar da dizal da fetur zuwa ƙasashen waje na ɗan lokaci,...

Mafi Shahara