DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sheikh Musa Yusuf wanda aka fi sani da Asadus-Sunnah, ya shiga tsakani domin yin sulhu da Bello Turji

-

Shugaban ‘yan bindigar da ake zargi da kai hare-hare a Zamfara, Bello Turji, ya sako mutane 32 da ya yi garkuwa da su tare da amincewa da daina kai wa manoma hari.

Wannan na zuwa ne bayan jerin zama da aka yi har sau uku da wasu malamai a dajin Fakai da ke yankin karamar hukumar Shinkafi, a watan Yuli.

Google search engine

Ganawar da rahoton jaridar Premium Times ya ce malamin addinin misulinci a Nijeriya sheik Musa Yusuf, wanda aka fi sani da Asadus-Sunnah, shi ne ya bayyana a wani taron addini a Kaduna.

Ya ce bayan tattaunawar, Turji ya mika wasu daga cikin makaman da ke hannunsa.

Malamin ya ce ganawar ta biyo bayan roƙon da al’ummar Shinkafi suka yi domin su samu damar komawa gonakinsu cikin kwanciyar hankali.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara