DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Lamido ya nemi a kori su Wike, Ortom, Ikpeazu da duk ‘yan PDPin da suka yi wa APC kamfe a 2023

-

Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya bukaci a kori ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, da tsohon gwamnan Benue, Samuel Ortom, da tsohon gwamnan Abia, Okezie Ikpeazu, da sauran ‘yan jam’iyyar PDP da suka yi wa APC kamfen a zaɓen 2023.

Lamido, ya yi wannan magana ne a shirin Politics Today na gidan talabijin na Channels, inda ya ce lokaci ya yi da shugabancin PDP zai ɗauki matakin ladabtarwa kan ‘yan jam’iyyar da ke cin amanar jam’iyya, yana mai zargin su da shirye-shiryen sake goyon bayan APC a 2027.

Google search engine

Ya kuma nuna damuwa kan yadda rashin ladabtar ‘yan jam’iyya ke ci gaba da zama al’ada tun bayan taron fidda gwani na 2022.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Ciyo bashi bayan cire tallafin man fetur ba dai-dai bane – Sarki Muhammadu Sanusi II

Tsohon gwamnan babban bankin Nijeriya CBN kuma Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, ya soki gwamnati bisa ci gaba da ciyo bashi duk da...

Dan Majalisar dokoki a Zamfara da jiga-jigai a PDP sun sauya sheƙa zuwa APC

Dan majalisar jiha mai wakiltar mazabar Maradun II ta jihar Zamfara, Hon. Maharazu Salisu, ya sauya sheka daga jam’iyyar PDP zuwa APC tare da wasu...

Mafi Shahara