DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ba za mu iya kawo karshen matsalar tsaro ba sai da goyon bayan bangaren shari’a – Babban hafsan sojin Nijeriya

-

Shugaban Sojojin Kasa na Nijeriya, Lt.-Janar Olufemi Oluyede, ya bukaci karin hadin kai tsakanin sojoji, bangaren shari’a da sauran masu ruwa da tsaki domin murkushe ta’addanci a Nijeriya.

A taron horaswa na makarantar doka ta sojoji a Zariya, Oluyede, wanda Maj.-Janar Ahmadu-Bello Mohammed ya wakiltaya ce aiki tare da musayar bayanai da mutunta doka ne kawai zai taimaka wajen dakile ta’addanci a kasar.

Google search engine

Lt.-Kanal Henrietta Longpoe ta jaddada cewa yakar ta’addanci na bukatar haɗin kan al’umma baki ɗaya, kamar yadda jaridar Daily Nigerian ta tattaro.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara