DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Fursunoni 16 sun tsere daga kurkukun Keffi da ke jihar Nasarawa a Nijeriya

-

Hukumar kula da gidajen yari ta Najeriya (NCoS) ta ce fursunoni 16 suka tsere daga gidan yari na Medium Security da ke Keffi, jihar Nasarawa, da saiyar ranar Talata.

Mai magana da yawun hukumar, Abubakar Umar, ya ce wasu fursunoni sun karya tsaron wurin, suka kai wa jami’an da ke bakin aiki hari, lamarin da ya haifar da tserewar su.

Google search engine

A kokarin shawo kan matsalar, jami’ai biyar sun ji raunuka daban-daban, inda biyu daga cikinsu ke cikin mawuyacin hali suna karbar kulawar gaggawa kamar yadda jaridar Daily Nigerian ta tattaro.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara