DCL Hausa Radio
Kaitsaye

EFCC ta sa sunan Mele Kyari cikin jerin waɗanda za ta rika sa ido kansu bayan da kotu da dakatar da asusun ajiyar bankinsa

-

Hukumar EFCC mai yaki da masu yi wa tattalin arzikin Nijeriya zagon kasa ta sanya tsohon shugaban kamfanin man fetur na ƙasa NNPCL, Mele Kyari, a jerin wayanda za ta sawa ido, kan binciken da ake yi masa kan batun dala biliyan 7.2 da aka ware domin gyaran matatun mai na ƙasar.

Kotun tarayya da ke Abuja ta bayar da umarnin rufe wasu asusun banki guda huɗu da ake alakanta da Kyari, bayan tuhumar aikata almundahana.

Google search engine

Majiyoyi daga EFCC sunce za a gayyaci Kyari domin amsa tambayoyi, duk da cewa an sanya shi cikin jerin wa’yanda za ta rika sawa ido.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara