DCL Hausa Radio
Kaitsaye

EFCC ta sa sunan Mele Kyari cikin jerin waɗanda za ta rika sa ido kansu bayan da kotu da dakatar da asusun ajiyar bankinsa

-

Hukumar EFCC mai yaki da masu yi wa tattalin arzikin Nijeriya zagon kasa ta sanya tsohon shugaban kamfanin man fetur na ƙasa NNPCL, Mele Kyari, a jerin wayanda za ta sawa ido, kan binciken da ake yi masa kan batun dala biliyan 7.2 da aka ware domin gyaran matatun mai na ƙasar.

Kotun tarayya da ke Abuja ta bayar da umarnin rufe wasu asusun banki guda huɗu da ake alakanta da Kyari, bayan tuhumar aikata almundahana.

Google search engine

Majiyoyi daga EFCC sunce za a gayyaci Kyari domin amsa tambayoyi, duk da cewa an sanya shi cikin jerin wa’yanda za ta rika sawa ido.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Manyan Jami’an soji za su fuskanci ritayar dole bayan sauye-sauye a fannin tsaron Nijeriya

Rahotanni sun tabbatar da cewa akwai manyan jami'an sojin Nijeriya  masu mukamin Janar akalla 60 da za su fuskanci ritayar dole, biyo bayan sauye-sauyen da...

Rashin gogewar siyasa ta sa ban tsayar da El-Rufa’i don ya gaje ni ba – Obasanjo

Tsohon shugaban Nijeriya Olusegun Obasanjo ya bayyana cewa ya ki tsayar da tsohon gwamnan jihar Kaduna Malam Nasiru Elrufa'i don ya gaje a shekarar 2007...

Mafi Shahara