DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan Nijeriya 7,000 ke cikin mawuyacin hali a Libiya – NidCCOM

-

Hukumar kula da ‘yan Nijeriya mazauna kasashen waje NiDCOM ta bayyana cewa sama da ‘yan Nijeriya 7,000 ne ke cikin mawuyacin hali a kasar Libiya.

Shugabar hukumar, Abike Dabiri-Erewa, ce ta bayyana hakan a daren Talata yayin kaddamar da wani shiri na IOM (International Organisation for Migration) na Nijeriya 2025–2027 da aka gudanar a Abuja.

Google search engine

Ta ce duk da wayar da kan da ake yi, har yanzu dubban matasa na yin tafiya ta cikin sahara cikin hadari domin samun mafita a kasashen waje.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

China ta umurci matatun man fetur din ta su dakatar da jigilar sa saboda rikicin Gabas ta tsakiya

Gwamnatin China ta umurci manyan matatun man fetur na ƙasar da su dakatar da fitar da dizal da fetur zuwa ƙasashen waje na ɗan lokaci,...

Mafi Shahara