DCL Hausa Radio
Kaitsaye

ADC ta bukaci Tinubu ya ayyana dokar ta-ɓaci a Katsina da Zamfara

-

Jam’iyyar ADC ta nemi Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ayyana dokar ta-ɓaci a jihohin Katsina da Zamfara, bayan hare-haren Malumfashi da suka yi sanadiyyar mutuwar gwamman mutane cikin watanni biyu.

Jam’iyyar ta ce kashe-kashen da suka hada da harbin mutane 30 a masallaci da kuma kona gidaje da mutanen ciki a Katsina, tare da sace-sacen jama’a a Zamfara, sun tabbatar da gagarumar gazawar tsarin tsaro.

Google search engine

Rahotonni da jaridar Punch ta tattaro hadakar jam’iyyar ta ADC Ta soki Shugaba Tinubu da zargin fifita yawon kasashen waje da daukar hoto maimakon kare ‘yan kasa, tare da jaddada cewa gwamnatin tarayya na bukatar sake duba tsarin tsaro da gaggawa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara