DCL Hausa Radio
Kaitsaye

ADC ta bukaci Tinubu ya ayyana dokar ta-ɓaci a Katsina da Zamfara

-

Jam’iyyar ADC ta nemi Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ayyana dokar ta-ɓaci a jihohin Katsina da Zamfara, bayan hare-haren Malumfashi da suka yi sanadiyyar mutuwar gwamman mutane cikin watanni biyu.

Jam’iyyar ta ce kashe-kashen da suka hada da harbin mutane 30 a masallaci da kuma kona gidaje da mutanen ciki a Katsina, tare da sace-sacen jama’a a Zamfara, sun tabbatar da gagarumar gazawar tsarin tsaro.

Google search engine

Rahotonni da jaridar Punch ta tattaro hadakar jam’iyyar ta ADC Ta soki Shugaba Tinubu da zargin fifita yawon kasashen waje da daukar hoto maimakon kare ‘yan kasa, tare da jaddada cewa gwamnatin tarayya na bukatar sake duba tsarin tsaro da gaggawa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Shugaba Tinubu babbar kyauta ne daga Allah domin gyaran Nijeriya – Yahaya Bello

Tsohon gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello ya bayyana shugaban Nijeriya Bola Tinubu a matsayin babbar kyauta da Allah ya ba Nijeriya domin gyaran kasar. Yahaya Bello...

Gwamnatin Nijeriya ta ce cin jarabawar lissafi “Mathematics” wajibi ne ga daliban Sakandare kafin kammalawa

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa lallai dukkan ɗalibai masu rubuta jarabawar kammala sakandare su cigaba da rubuta lissafi tare da harshen Turanci a matsayin wajibi. Mai...

Mafi Shahara