DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ana tuhumar wani dan Nijeriya da ke zaune a kasar Ireland da balle tagogin makwabcinsa

-

Wani ɗan Nijeriya da ke zaune a birnin Dublin, na kasar Ireland, mai suna Stanley Abayeneme, na fuskantar shari’a bisa zargin kai wa maƙwabcinsa, Vilmantas Zutkis, hari bayan korafin cin zarafin wariyar launin fata.

A cewar rahoton jaridar Irish Sunday World, babbar kotun Dublin ta ƙi amincewa da buƙatar Abayeneme na neman wucin gadi don hana Zutkis ci gaba da yi masa kalaman wariyar launin fata.

Google search engine

Abayeneme, wanda ke gudanar da kasuwancin wanke motoci a yankin Tallaght, ya shaida wa kotu cewa Zutkis ya dade yana cin zarafinsa ta fuskar wariyar launin fata akai-akai.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara