DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hakurin Arewa na neman karewa, an kai ta bango a halin da ake ciki – Kungiyar tuntuba ta ACF

-

Kungiyar tuntuba ta Arewa ACF ta gargadi cewa Arewacin Nijeriya na kara shiga mawuyacin hali sakamakon tabarbarewar tsaro, talauci da matsalolin muhalli.

Kungiyar ta fitar da wannan gargadi ne a yayin taron kwamitin zartarwa na kasa karo na 78 da ta gudanar a Kaduna.

Google search engine

Shugaban ACF, Mamman Osuman, wanda ya jagoranci taron, ya bayyana cewa Arewa ba za ta iya ci gaba da yin shiru ba a yayin da matsalolin da suka dabaibaye yankin ke kara ta’azzara.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Shugaba Tinubu babbar kyauta ne daga Allah domin gyaran Nijeriya – Yahaya Bello

Tsohon gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello ya bayyana shugaban Nijeriya Bola Tinubu a matsayin babbar kyauta da Allah ya ba Nijeriya domin gyaran kasar. Yahaya Bello...

Gwamnatin Nijeriya ta ce cin jarabawar lissafi “Mathematics” wajibi ne ga daliban Sakandare kafin kammalawa

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa lallai dukkan ɗalibai masu rubuta jarabawar kammala sakandare su cigaba da rubuta lissafi tare da harshen Turanci a matsayin wajibi. Mai...

Mafi Shahara