Tsohon Mataimakin Shugaban Nijeriya, Atiku Abubakar, ya bayyana cewa zai sake tsayawa takarar shugabancin ƙasar a zaben shekarar 2027.
Ya bayyana hakan ne ta bakin ɗaya daga cikin masu magana da yawunsa a lokacin zaɓen shugaban ƙasa na 2023, Tunde Olusunle.
Yayin da yake magana da jaridar ThisDay, Olusunle ya ce Atiku zai sake tsayawa takara a 2027 domin ceto Najeriya daga halin da ta shiga a ƙarƙashin mulkin Shugaba Bola Tinubu.
Ina Addu’ar Ubangiji Allah ya kaimu 2027 rai da lafiya, ina fatan ka samu Tikitin Takara a ADC. Nayi maka Alkawari Insha’allahu Quri’ata da kuma ta Ahalina taka ce. Domin cire Tsinanniyar Gwamnatin nan ta APC marar tausayin Talakawa. Fatan Nasara ATIKU UP ADC TILL 2027