DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Zan yi takarar shugabancin Nijeriya a zaben 2027 – Atiku Abubakar

-

Tsohon Mataimakin Shugaban Nijeriya, Atiku Abubakar, ya bayyana cewa zai sake tsayawa takarar shugabancin ƙasar a zaben shekarar 2027.

Ya bayyana hakan ne ta bakin ɗaya daga cikin masu magana da yawunsa a lokacin zaɓen shugaban ƙasa na 2023, Tunde Olusunle.

Google search engine

Yayin da yake magana da jaridar ThisDay, Olusunle ya ce Atiku zai sake tsayawa takara a 2027 domin ceto Najeriya daga halin da ta shiga a ƙarƙashin mulkin Shugaba Bola Tinubu.

1 COMMENT

  1. Ina Addu’ar Ubangiji Allah ya kaimu 2027 rai da lafiya, ina fatan ka samu Tikitin Takara a ADC. Nayi maka Alkawari Insha’allahu Quri’ata da kuma ta Ahalina taka ce. Domin cire Tsinanniyar Gwamnatin nan ta APC marar tausayin Talakawa. Fatan Nasara ATIKU UP ADC TILL 2027

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Shugaba Tinubu babbar kyauta ne daga Allah domin gyaran Nijeriya – Yahaya Bello

Tsohon gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello ya bayyana shugaban Nijeriya Bola Tinubu a matsayin babbar kyauta da Allah ya ba Nijeriya domin gyaran kasar. Yahaya Bello...

Gwamnatin Nijeriya ta ce cin jarabawar lissafi “Mathematics” wajibi ne ga daliban Sakandare kafin kammalawa

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa lallai dukkan ɗalibai masu rubuta jarabawar kammala sakandare su cigaba da rubuta lissafi tare da harshen Turanci a matsayin wajibi. Mai...

Mafi Shahara