DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Zan yi takarar shugabancin Nijeriya a zaben 2027 – Atiku Abubakar

-

Tsohon Mataimakin Shugaban Nijeriya, Atiku Abubakar, ya bayyana cewa zai sake tsayawa takarar shugabancin ƙasar a zaben shekarar 2027.

Ya bayyana hakan ne ta bakin ɗaya daga cikin masu magana da yawunsa a lokacin zaɓen shugaban ƙasa na 2023, Tunde Olusunle.

Google search engine

Yayin da yake magana da jaridar ThisDay, Olusunle ya ce Atiku zai sake tsayawa takara a 2027 domin ceto Najeriya daga halin da ta shiga a ƙarƙashin mulkin Shugaba Bola Tinubu.

1 COMMENT

  1. Ina Addu’ar Ubangiji Allah ya kaimu 2027 rai da lafiya, ina fatan ka samu Tikitin Takara a ADC. Nayi maka Alkawari Insha’allahu Quri’ata da kuma ta Ahalina taka ce. Domin cire Tsinanniyar Gwamnatin nan ta APC marar tausayin Talakawa. Fatan Nasara ATIKU UP ADC TILL 2027

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara