DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An shiga firgici yayin da jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna ya sauka daga kan hanyarsa 

-

Rahotanni da gidan talabijin na Channels ya tattaro sun nuna cewa wani jirgin ƙasa da ke tafiya daga Abuja zuwa Kaduna ya fadi daga kan layi a safiyar Talata, lamarin da ya jefa fasinjoji cikin tashin hankali da firgici.

Shaidun gani da ido daga cikin jirgin sun bayyana cewa mutane sun ruga neman dauki daga jama’a cike da rudewa.

Google search engine

Har yanzu ba a tabbatar da musabbabin hatsarin ba, haka kuma babu tabbacin ko an sami raunuka ko asarar rayuka.

Hukumar tsaro ta ce an tura dakarun soji zuwa wurin domin taimaka wa wajen fitar da fasinjojin da suka makale.

1 COMMENT

  1. Comment:Allah gamu gareka, wai kam talaka ina zai sa kansa ne? Ko ina ba dadi, hanyoyin mota ba kyau na jirgin kasa ma haka.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

China ta umurci matatun man fetur din ta su dakatar da jigilar sa saboda rikicin Gabas ta tsakiya

Gwamnatin China ta umurci manyan matatun man fetur na ƙasar da su dakatar da fitar da dizal da fetur zuwa ƙasashen waje na ɗan lokaci,...

Mafi Shahara