DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An shiga firgici yayin da jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna ya sauka daga kan hanyarsa 

-

Rahotanni da gidan talabijin na Channels ya tattaro sun nuna cewa wani jirgin ƙasa da ke tafiya daga Abuja zuwa Kaduna ya fadi daga kan layi a safiyar Talata, lamarin da ya jefa fasinjoji cikin tashin hankali da firgici.

Shaidun gani da ido daga cikin jirgin sun bayyana cewa mutane sun ruga neman dauki daga jama’a cike da rudewa.

Google search engine

Har yanzu ba a tabbatar da musabbabin hatsarin ba, haka kuma babu tabbacin ko an sami raunuka ko asarar rayuka.

Hukumar tsaro ta ce an tura dakarun soji zuwa wurin domin taimaka wa wajen fitar da fasinjojin da suka makale.

1 COMMENT

  1. Comment:Allah gamu gareka, wai kam talaka ina zai sa kansa ne? Ko ina ba dadi, hanyoyin mota ba kyau na jirgin kasa ma haka.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara