DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan bindiga sun sace magidanci tare da iyalansa a tsakiyar garin Katsina

-

Yan bindiga dauke da makamai sun shiga cikin garin Katsina a daren ranar Litinin a wata unguwa Filin Kanada sabuwar unguwar Kofar kaura dake tsakiyar birnin jihar.

Makwabcin wanda iftila’in ya shafa, ya kuma bukaci a sakaya sunansa, ya shaida ma DCL Hausa yadda lamarin ya faru.

Google search engine

A cewar sa, wasu da ake zargin yan fashin daji ne sun sace makwabcin sa mai suna Anas Ahmed da maidakinsa Halimatu da kuma diyarsu.

Maharan sun ziyar ci unguwar da misalin karfe 3:00 na dare kuma sun hallaka wani danbanga nan take, wanda yake aikin tabbatar da tsaro a yankin.

2 COMMENTS

  1. Innalillahi wa’inna Ilaihirraji’un, abin kuma har ya fara shigowa cikin Gari? Ubangiji Allah ka kawo mana karshen wannan Masifa

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara