DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Zarge-zargen gwamnatin NNPP ga Ganduje siyasa ce kawai – Muhammad Garba

-

Kakakin tsohon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa Abdullahi Umar Ganduje ya musanta sabbin zarge-zargen da ake yi wa tsohon gwamnan Kanon cewa tare da cewa an gina tuhumar ne a doron siyasa ba gaskiya ba.

A cikin wata sanarwa da ya fitar ranar Litinin dinnan Garba wanda tsohon kwamishinan yada labarai ne a jihar Kano ya ce gwamnatin Kano na ƙoƙarin haɗa Ganduje da badakalar kuɗi, cin hanci da kuma mallakar filaye ba bisa ka’ida ba.

Google search engine

A ranar Litinin gwamna Abba Kabir Yusuf ya zargi Ganduje da kashe fiye da Naira biliyan 20 tsakanin watan Fabrairu da Mayun 2023, bayan APC ta sha kaye a hannun jam’iyyar NNPP.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara