DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Marafa ya zargi Tinubu da yin amfani da mutane ya kuma watsar da su daga baya 

-

Sanata Kabiru Marafa ya zargi shugaban Nijeriya Bola Tinubu da yin siyasar amfani da mutane tare da watsar da su, yana mai cewa hakan ya bayyana a yadda aka yi wa tsofaffin gwamnonin Nasir El-Rufai, Abdullahi Ganduje da kuma shi kansa.

Marafa ya bayyana hakanne a gidan talabijin na Channels, ya ce siyasa ba bauta ba ce, illa dama ta yi wa al’umma hidima.

Google search engine

Ya jaddada cewa zai ci gaba da zama ne kawai idan an ba shi damar kawo ayyukan alheri ga mutanen mazabarsa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babu adawa a jihar Plateau a zaben 2027 – Caleb Muftwang

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, ya bayyana cewa zuwa zaben 2027 jam’iyyarsa ba za ta samu adawa a jihar ba. Ya fadi hakan ne...

Obasanjo ya musanta rubuta sanarwar mutuwarsa

Tsohon Shugaban Nijeriya, Olusegun Obasanjo, ya musanta wani rubutu da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ya fitar da sanarwar mutuwarsa. Rubutun...

Mafi Shahara