DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnan jihar Ogun ya nada mataimaka 1200 

-

Gwamnatin Ogun karkashin jagorancin gwamna Dapo Abiodun ta nada mutane 1200 domin taimaka mata wajen kawo sauyi a jihar.

Cikin wata sanarwa da gwamnan ya fitar ta hannun mataimakinsa Kayode Akinmade, ya ce wannan yunkuri ne na gwamnatinsa wajen ganin ta yi tafiya da kowane dan jihar a tsari irin na dimukuradiyya.

Google search engine

An zabo mataimaka biyar daga kowace mazaba cikin 236 da ake da su a fadin jihar, kamar yadda Channels TV ya wallafa.

Gwamnan ya bukaci mataimakan nasa su kasance masu bayar da kowacce irin gudunmawa wajen ganin an ciyar da jihar ta Ogun gaba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

China ta umurci matatun man fetur din ta su dakatar da jigilar sa saboda rikicin Gabas ta tsakiya

Gwamnatin China ta umurci manyan matatun man fetur na ƙasar da su dakatar da fitar da dizal da fetur zuwa ƙasashen waje na ɗan lokaci,...

Mafi Shahara