DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin mulkin sojin Burkina Faso ta amincewa ‘yan Afirka shiga kasar ba tare da biza ba

-

Gwamnatin mulkin sojin Burkina Faso ta sanar da bude iyakokin kasar ga dukkan ‘yan Afrika ba tare da biza ba, domin karfafa zirga-zirgar mutane da kuma huldar kasuwanci a kasar.

Sai dai ta ce duk da wannan sassaucin, ga duk wanda keson shiga kasar daga kasashen Afrika za su ci gaba da cike takardar neman izini ta yanar gizo kafin shiga.

Google search engine

Wannan mataki ya sanya Burkina Faso cikin jerin kasashen da suka hada da Ghana, Rwanda da Kenya, wadanda suka sassauta matakai wajen shiga kasashen ga daukacin ‘yan Afrika.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babu adawa a jihar Plateau a zaben 2027 – Caleb Muftwang

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, ya bayyana cewa zuwa zaben 2027 jam’iyyarsa ba za ta samu adawa a jihar ba. Ya fadi hakan ne...

Obasanjo ya musanta rubuta sanarwar mutuwarsa

Tsohon Shugaban Nijeriya, Olusegun Obasanjo, ya musanta wani rubutu da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ya fitar da sanarwar mutuwarsa. Rubutun...

Mafi Shahara