DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Na sauke nauyin da shugaba Tinubu ya dora min a Ribas – Kantoman jihar

-

Kantoman Ribas Vice Admiral Ibok-Ete Ekwe Ibas mai ritaya ya bayyana cewa ya kammala sauke nauyin da shugaban Najeriya ya dora masa na daidaita dimukuradiyya a jihar.

Gwamnan ya yi wannan bayani ne a gidan gwamnatin jihar da ke Fatakwal, yayin da yake gabatar da rahoton zaben kananan hukumomin jihar da ya gudana.

Google search engine

Kantoman ya ce sauke nauyin da ke kansa ya kammala ne bayan gudanar da zabuka a tsaftace tare da rantsar da shugabannin kananan hukumomin da suka yi nasara, kamar yadda jaridar punch ta ruwaito.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara