DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Abin takaici ne yadda Nijeriya ke ta fama da rubabbun shugabanni – Sarki Muhammad Sanusi II

-

Mai Martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, ya ce Nijeriya ba ta yi sa’ar samun shugabanni nagari ba na dogon lokaci.

 

Google search engine

Ya ce ƙasar tana ta fuskantar shugabannin da ya bayyana a matsayin marasa kwarewa tsawon shekaru da dama.

 

Sai dai, Sarkin ya ce, da gwamnatin tarayya ba ta cire tallafin mai ba, da ƙasar ta riga da ta durkushe ta fuskar tattalin arziki.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara