DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Najeriya ta ce za ta ciyar da daliban firamare miliyan 50 a shekarar 2026

-

Gwamnatin tarayyar Nijeriya ta bayyana cewa tana kan hanyar bunkasa shirin ciyar da dalibai a makarantun da ke fadin kasar.

 

Google search engine

Jagorar shirin Aderemi Adebowale ce ta bayyana haka yayin da take tattaunawa da kamfanin dillancin labaran Najeriya NAN a Abuja, inda ta ce gwamnati na da burin ciyar da daliban firamare akalla miliyan 50 a makarantu daban daban da ke fadin kasar a shekarar 2026.

 

A cewar ta, yaran da basa zuwa makaranta ma ba za a bar su a baya ba, domin gwamnatin na shiri a kan su, kamar yadda jaridar punch ta ruwaito.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

China ta umurci matatun man fetur din ta su dakatar da jigilar sa saboda rikicin Gabas ta tsakiya

Gwamnatin China ta umurci manyan matatun man fetur na ƙasar da su dakatar da fitar da dizal da fetur zuwa ƙasashen waje na ɗan lokaci,...

Mafi Shahara