DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Majalisar dokokin Chadi ta amince da karin wa’adin shugabancin kasar

-

Majalisar dokokin Chadi ta amince da kara wa’adin mulkin kasar daga shekaru biyar zuwa bakwai, tare da bayar da damar tsayawa takara babu kayyadewa.

‘Yan majalisar dokokin kasar 171 ne suka amince da yi wa kundin tsarin mulkin kasar kwaskwarima, inda sabuwar dokar ta yi tanadin karin wa’adi ga su kansu’ yan majalisar, har ma da kirkirar kujerar mataimakin Firaminista.

Google search engine

A halin yanzu dai za a gabatar da wannan sabuwar doka ga ‘yan majalisar dattawan kasar domin kada kuri’a kafin ta fara aiki nan take.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

China ta umurci matatun man fetur din ta su dakatar da jigilar sa saboda rikicin Gabas ta tsakiya

Gwamnatin China ta umurci manyan matatun man fetur na ƙasar da su dakatar da fitar da dizal da fetur zuwa ƙasashen waje na ɗan lokaci,...

Mafi Shahara