DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kashim Shettima na jagorantar taron majalisar tattalin arzikin kasa

-

Mataimakin shugaban Nijeriya Kashim Shettima na jagorantar taron majalisar tattalin arzikin kasar a Abuja.

Wannan shi ne karon farko da ake gudanar da taron, tun bayan zaman da shugaba Tinubu ya jagoranta kan batun kirkirar ‘yan sandan jihohi, kamar yadda jaridar punch ta ruwaito.

Google search engine

Taron dai wanda aka fara shi da misalin karfe 11:30 na safiyar Alhamis, ya kunshi gwamnonin Najeriya, gwamnan babban bankin kasar da kuma wasu ministoci domin samarwa da tattalin arzikin kasar ingantacciyar makoma.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babu adawa a jihar Plateau a zaben 2027 – Caleb Muftwang

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, ya bayyana cewa zuwa zaben 2027 jam’iyyarsa ba za ta samu adawa a jihar ba. Ya fadi hakan ne...

Obasanjo ya musanta rubuta sanarwar mutuwarsa

Tsohon Shugaban Nijeriya, Olusegun Obasanjo, ya musanta wani rubutu da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ya fitar da sanarwar mutuwarsa. Rubutun...

Mafi Shahara