DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Bankin CBN ya ja kunnen ‘yan Nijeriya masu ‘likin’ kudi a lokacin bukukuwa

-

Babban bankin Najeriya CBN, ya gargadi ’yan ƙasar da su guji liki da takardun Naira, lalata wa ko yin jabun kuɗin Nairar, yana mai bayyana ta a matsayin takarda mai daraja.

Mataimakiyar daraktan hulɗa da jama’a na bankin CBN, Hajiya Hakama Sidi Ali, wacce ta wakilci gwamnan bankin, Mista Olayemi Cardoso, ta bayyana haka a bikin CBN Fair da aka gudanar a Kaduna.

Google search engine

Rahoton jaridar Daily Trust ya ruwaito cewa CBN Fair dandalin ne da bankin ke amfani da shi wajen tattaunawa da jama’a kan manufofinsa domin samar da ci gaban tattalin arziki mai ɗorewa.

Ta kuma shawarci ’yan Najeriya da su rika neman bayanai daga sahihan hanyoyin samun bayanai daga bankin, domin gujewa fadawa cikin yaudara da labaran karya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara