DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sabon hatsarin jirgin ruwa ya yi sanadiyyar nustewar mutane a Sokoto

-

Rahotanni sun bayyana cewa jirgin ruwan, wanda mafi yawancin fasinjojin sa mata ne, ya yi hatsari ne da misalin ƙarfe 7:30 na yamma ranar Alhamis, yayin da suke kokarin tserewa daga harin ‘yan bindiga.

Rahoton jaridar Daily Trust ya ce jirgin ya kife a gefen wata gada kafin daga bisani ya kife.

Google search engine

A halin yanzu, masu aikin ceto na ci gaba da aikin gano wadanda hatsarin ya rutsa da su da kuma tantance adadin mutanen da suka rasu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

China ta umurci matatun man fetur din ta su dakatar da jigilar sa saboda rikicin Gabas ta tsakiya

Gwamnatin China ta umurci manyan matatun man fetur na ƙasar da su dakatar da fitar da dizal da fetur zuwa ƙasashen waje na ɗan lokaci,...

Mafi Shahara