DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan Najeriya ba za su sake zabar Tinubu ba – PDP

-

Jam’iyyar adawa ta PDP a Najeriya ta ce shugaba Bola Tinubu ya fara shirye-shiryen mika mata ragamar mulki domin kuwa ‘yan kasar ba za su sake zabar sa ba.

Yayin tattaunawa da jaridar Punch a sakatariyar jam’iyyar da ke Yola, sakataren tsare-tsaren PDP a jihar Adamawa Hamza Madagali, ya ce ‘yan Najeriya ba su da karfin sake jure irin shugabancin gwamnatin APC a 2027.

Google search engine

A cewar sa, tsare-tsaren da gwamnatin APC ke bullo da su ba su yi daidai da al’umma da kuma tattalin arzikin Najeriya ba.

Ya kara da cewa a halin yanzu’ yan Najeriya sun kara wayo, saboda haka ba za su yadda su salwantar da makomar ‘ya’yansu ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

China ta umurci matatun man fetur din ta su dakatar da jigilar sa saboda rikicin Gabas ta tsakiya

Gwamnatin China ta umurci manyan matatun man fetur na ƙasar da su dakatar da fitar da dizal da fetur zuwa ƙasashen waje na ɗan lokaci,...

Mafi Shahara